
Kamar Dai Yadda Kuka Sani Masana’antar Kannywood Na Daya Daga Cikin Masana’antun Da Sukafi Jan Hankalin Mutane Duba Da Yadda Suka Karbu A Nigeria Ciki Da Waje.
Kamar Yadda Kuka Sani Alakar Jaruman Kannywood Tafi Karfine Ta Bangaren Kafafen Sada Zumunta Musamman Shafin Instagram Da Twitter, A Wannan Satin ne Matar Jarumi Adam A Zango Ta Samu Haihuwa, Ma’ana Ta Haifi Yarinya Duk Da Munga Dayawa Daga Cikin Jaruman Masana’antar Suna Wallafa Hoton Jaririyae Tare Da yiwa Adam A Zango Fatan Alkhairi.
Amma Har Yanzu Bamu Ga Ali Nuhu Ya Wallafa Wannan Hoton Jaririyar Ko Kuma Hoton Adam A Zango A Shafinsa Ba, Domin Tayashi Murna Na Samun Karuwar Yaro.
2 – Sabon Film Din Avengers Da Jaruman Kannywood Suke Shiryawa.
Jaruman Hausa sun shirya wani fim da suka sanya wa suna ‘Avengers’ wanda aka shirya shi da yaren turanci, kuma ya kunshi zaratan Jaruman Kannywood.
Shirye-shirye sun yi nisa na fara nuna fim din a gidan kallon Sinima dake Kano Wanda Bature Zambuk Ya Bada Umarni.