Labaran Duniya

Yadda Yan Kato Da Gora Suka Fasawa Amarya Ido Wajen yin Fati

Wata a marya mai suna kadija ta makance yayinda yan kato da gora sukayimata duka da gora, har a ido , ana cikin bikinta a Dan tamasha, dake kano.

Yadda khadija race yan sintiri na unguwarsu suka yi mata wannan aika aika lokacin da yan bangan, suka kawo farmaki a wajen taron, yayinda ake kidan dj, yanzu dai ankaisu koti, sai zuwa alhamis za a shiga koti.

Allah ya kyauta gaba mungode da ziyarar wannan gida namu mai albarka, asha karatu lafiya mungode tabbas, sosai.

 

Mr.Bangis

Take Your Time And Come Back Strong!!!

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
×