
A cikin shirin nan na Gabon show talk da tayi da bakon gidan lawal Ahmad wanda fitaccen jarumi ne kuma mai mamalakin film din nan mai dogon zango Izzar so.
Shine a cikin shirin Hadiza take gayamasa cewa film din ka mai dogon zango ya samu karbuwa ana ta yabonsa amma mutane suna tambaya:
Shin yaushe za’a gama izzar so?”
Shin yaushe za’a gama izzar so?”
https://youtu.be/KqenF86KAQQ