Labaran Duniya

Tirkashi: Duk Wanda Yake Tambayar Yashe Za a Gama Izzar To Shidin Ba Cikakken Musulmi Bane Lawal Ahamad

A cikin shirin nan na Gabon show talk da tayi da bakon gidan lawal Ahmad wanda fitaccen jarumi ne kuma mai mamalakin film din nan mai dogon zango Izzar so.

Shine a cikin shirin Hadiza take gayamasa cewa film din ka mai dogon zango ya samu karbuwa ana ta yabonsa amma mutane suna tambaya:

Shin yaushe za’a gama izzar so?”

Shin yaushe za’a gama izzar so?”

https://youtu.be/KqenF86KAQQ

Mr.Bangis

Take Your Time And Come Back Strong!!!

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
×