Labaran Duniya

Son Zuciyarmu Ne Yakadamu A Kano Shugan APC Na Kano Abdullahi Adamu,

Son zuyarmu  ne yasa muka fadi a kano shugaban jam iyar apc na kano, wato sen. Adamu Abdullahi.

Munsha fadawa mask ruwa da tsaki akan harkar siyarsar kano ta apc cewa sunrinka bi a hankali, domin son zuciyarsu yayi yawa, ammah basaji.

Sannan sen. Adamu abdullahi yace bayan komi ya lafa, komi kuma ya kwanta a kano, dole sai mun hukunta wadanda, suka jawo faduwarmu a kano, kamar yadda ya fada.

Akarshe ya bayyana yadda ace Duke mulki kuma a kwace, masu mulki kuma duk irin mahinmanci da kano takedashi, wannan ba karamin abun kunya bane, amma komi kaddara me tabbas.

Mr.Bangis

Take Your Time And Come Back Strong!!!

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
×